Duk wanda ya tafi yajin aikin ASSU, to a bakin aikinsa - El-rufai ga Malaman Jami’a

 



GwammaG jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmed El-rufai ya bayyana masu aniyar tafiya yajin aikin ASSU cewa duk wanda ya tafi yajin aikin, to a bakin aikinsa.

Wannan ya biyo bayan kokarin da Ƙungiyar Jami’o’i ASSU tace zata tafi yajin aikin Gargadin ga Gwamnatin Najeriya, bisa bijirewa umarninsu da tayi na kin cika masu sharuddan da suka gindaya masu.

Gwamna El-rufai ya ce “Duk wanda yabi sahun Kungiyar ASUU a yajin aiki a bakin aikinsa” Gargadin Gwamna Elrufai ga Lakcarorin Jami'ar jihar Kaduna, KASU.




Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?