Wani Matashi Ya Auri Mata Biyu A Lokaci Guda A Jihar Adamawa

 Rahotannin da ke shigo mana yanzu haka sun bayyana mana cewa wani Matashi ya auri Mata guda biyu a Jihar Adamawa.


Lamarin ya faru ne a ranar Asabar 26 ga watan Fabrariru na shekarar 2022.

Majiyarmu ta tabbatar da cewa tuni dai an daura auren, Kuma sun tare a gidansa ga baki dayansu. Cikakken rahoto na nan tafe




Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?