Yanzu-Yanzu: Kasa ta rufta da mutane dayawa masu hakar zinari a Nijar




Rahotannin da ke shigo mana yanzu haka sun tabbatar mana da cewa kasa ta rufta da mutane masu hakar Zinare marasa adadi a jihar Maradi da ke Jamhoriyar Nijar.

Yanzu haka da ranar nan ana can ana aikin tono gawarwakin mutanen da kasa ta rufta da su a jihar Maradi ta Nijar da ke aikin hakar Zinare.

Kawo yanzu mun samu labari cewa akwai 'yan Najeriya su 6 daga karamar hukumar Gudu ta jihar Sokoto a cikin wadanda lamarin ya rutsa da su.

Wannan dai shine karo na biyu da kasa take ruftawa da masu aikin hakar zinare a jihar ta Maradi.

Ko a kwanan baya sama da mutun 100 ne su ka rasa rayukkan su a wajen wannan aiki

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?