An samu mai Kama da Ganduje a Zariya




Rahotannin da ke shigo mana yanzu sun tabbatar mana da cewa yanzu haka an samu mai Kama da Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Ganduje a Zariya da ke jihar Kaduna.


Matashin Dan asalin garin Zariya ne, inda ya bayyana cewa yanzu haka yana son gamuwa da Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Ganduje, domin suyi ganawar sirri.


Al’umma na ta mamakin yadda aka ga wannan matashi ya yi kama sosai da Ganduje, kamai kamar an tsaga kara, ba tare da dangin uwa kona uba ba. 


Tuni dai Shafin Kano Online ya bada cigiyarsa, sunansa da unguwar da kuma garin da yake.

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?