Wata Sabuwa:- Kan Kisan Hanifa Rigima ta 6arke tsakanin Izala da Tijjaniyya, Innalillahi wainna ilaihirrajuun


 Kamar yanda bayani yagaba akan halin da aka shiga cikin watannin baya yanzu ma zamu kawo muku wani Videon Wanda wani daga cikin daliban Izala yayi wani sharri inda ya bayyana rigimar da aka gwabza tsakanin Tijjaniyya da izala

Kamar yanda mutane suka sani irin wannan lamarin ba bakon Abu bane daman yasaba faruwa a shekarun baya amma cikin ikon Allah aka samu dai-daito 

Muna fatan Allah ya Hada kan dukkan al'ummar musulmi cikin abinda yakeso ya yarda dashi 

Ga Videon👇https://youtu.be/FzC8HtKDNps

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?