Yanzu-Yanzu: An sake kai hari a tashar filin jirgin kasa ta Kaduna


 


Rahotannin da ke shigo mana yanzu haka sun tabbatar da cewa wasu mahara da ba a san ko suwane ne ba sun sake kai hari tashar filin jirgin Ƙasa da ke jihar Kaduna.


Lamarin ya faru a unguwar Rigasa da ke jihar Kaduna a Arewacin Najeriya.


Wani ya bayyana cewa zuwa yanzu ana da tabbacin an kashe mutane takwas.

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?