'Yan bindiga sun kure ni, bana tsoron mutuwa ku fito mu yi gaba da gaba daku - El-Rufa'i.




Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmed El-Rufa'i ya bayyana cewa ‘yan bindiga sun kaishi bango, saboda haka baya tsoronsu.


Wannan ya biyo bayan hari da ‘yan bindigar ke kaiwa a tashar jirgin Kasa, da Kuma cikin sassan jihar Kaduna baki daya.


“Nifa Bana Tsaro Mutuwa, 'Yan Bindiga Sun Kure Ni, Su Fito Mu Yi Gaba Da Gaba Da Su” Cewar Gwamna El-Rufa'i. Me zaku ce?

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?