Sojojin Nijeriya sun yi Nasarar kama ‘yan bindiga 50 a hanyar Kaduna


 

Rahotannin da ke shigo mana yanzu haka sun tabbatar mana da cewa rundunar jami’an tsaron Sojojin Nijeriya sun samu nasara Kan mahara.

Rundunar Sojojin Nijeriya ta yi gagarumar nasara kan 'yan bindiga a yankin Chikun dake Jihar Kaduna, inda aka kama guda 50 a raye.

Lamarin ya faru ne a makon nan, inda tuni wadanda aka Kama din suna hannun Hukumar Sojin Kasar, don a ci gaba da bincikarsu.


Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?