SUBHANALLAH: Jirgin Yakin Sojojin Najeriya ya yi hatsari a Kaduna

 



Rahotannin da suke shigo mana yanzu sun tabbatar mana da cewa wani jirgin saman Sojojin Najeriya yayi hatsari a yau Talata.


Majiyarmu ta tabbatar da cewa matukin jirgin saman ya rasa ransa. Sai dai har yanzu ba a san adadin mutanen da suka rasa rai ba.


Wannan na faruwa ne biyo bayan shekara daya da Hatsarin jirgin saman da manyan Sojojin Najeriya ya ritsa dasu a hanyar.

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?