Yanzu-Yanzu: An bawa Sheikh Nura Khalid Limanci a wani Masallaci da ke Abuja




Rahotannin sun nuna cewa Masallacin juma'a na CBN Abuja ya bawa Nuru Khalid Limanci

 

'Yan awanni da korar Sheikh Muhammad Nura Khalid daga limanci a masallacin rukunin gidajen 'yan majalisu dake Apo Abuja.


Babban kwamitin kula da sabon masallacin Juma'a dake rukunin gidaje na babban bankin kasa Najeriya (CBN) ya dauki Sheikh Nur Khalid a matsayin babbam limamin Juma'a a masallacin kuma zai fara aiki ne a ranar  Juma'a mai zuwa 8 ga watan Afrilu 2022.


Wani irin fata za Ku yi ga shehin malamin ?."


Daga Dahiru Mukhtar

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?