YANZU-YANZU: An ga Watan Azumin Ramadana a Najeriya.


 


YANZU-YANZU: An ga Watan Azumin Ramadana a Najeriya.


Rahotannin sun nuna cewa an ga watan a garuruwam da Suka hada da Bauchi, Azare, Kaduna, Legas, Abuja, Misau, Maiduguri da Nafada. Yanzu gobe 1 ga watan Azumi.


Zuwa yanzu dai ana jiran Sanarwa daga Sarkin Musulman Najeriya, Sa’ad Abubakar.

Comments

Popular posts from this blog

Petrol costs N1,826 in Togo, Dangote denies DAPPMAN’s petrol pricing claims

Good day. I'd like to talk about an important topic titled: ‘Nigeria’s Technology Industry: Opportunities in Technology, Media, and Telecommunications.

KASATA NIGERIA: ƘASA MAI ALBARKA, AMMA...?