Posts

Showing posts from March, 2022

SUBHANALLAH, Yanzu-Yanzu Bom ya fashe a unguwar Shanono da ke jihar Kaduna

Image
  Rahotannin da ke shigo mana yanzu sun nuna cewa yanzu haka wani Bom ya fashe a unguwar Shanono da ke Karamar hukukar Rigasa ta jihar Kaduna. Wannan ya faru ne biyo bayan ta'addacin da aka yi a tashar jirgin kasa da ke Kaduna, da Kuma kashe matafiya da ake ta yi a hanyar Kaduna zuwa babban birnin tarayya Abuja. Zuwa yanzu dai ba a tantance adadin mutanen da Suka rasa rai ba, da Kuma wadanda Suka ji raunuka. Cikakken rahoto na nan tafe.

Yanzu-Yanzu: An sake kai hari a tashar filin jirgin kasa ta Kaduna

Image
  Rahotannin da ke shigo mana yanzu haka sun tabbatar da cewa wasu mahara da ba a san ko suwane ne ba sun sake kai hari tashar filin jirgin Ƙasa da ke jihar Kaduna. Lamarin ya faru a unguwar Rigasa da ke jihar Kaduna a Arewacin Najeriya. Wani ya bayyana cewa zuwa yanzu ana da tabbacin an kashe mutane takwas.

How to Apply KSADP Support Kano State AGRO Pastoral Development Project

Image
How to Apply KSADP Support Kano State AGRO Pastoral Development Project Eligibility criteria Livestock Fattening and Reproduction Schemes The Kano State Government received financing from the Islamic Development Bank through the Federal Government to implement the Kano State Agro-pastoral Development Project, the objective of is to contribute to poverty reduction and to strengthen food and nutrition security of vulnerable population in Kano state through sustainable development of livestock and crop selected value chains. The aims are to develop Agro-Pastoral production systems in the State. The project directly addresses a fundamental root cause of low animal productivity and conflicts because of the transhumance in Nigeria and particularly in Kano State. The project will invest in the development of sustainable production systems that are resilient with respect to both climate and market shocks by investing in markets institutions and infrastructures and natural resources management ...

Matashi dan shekara 25 mai suna Naziru Magaji a kano ya hallaka tsohuwa yar shekara 80 ta hanyar jefata rijiya

Image
  Innalillahi wainna ilaihirrajuun  Wannan Rashin imani dame yayi kama Subahanallah  Matashi dan shekara 25 mai suna Naziru Magaji daga jihar kano yayi sanadiyyar  hallaka wata  tsohuwa ta hanyar jefata rijiya mai kimanin shekara 80 a duniya Innalillahi wainna ilaihirrajuun  An tambayi matshin dalilin yin hakan yace shima bai saniba kawai yasan yasha Kwaya kafin faruwar hakan Hasbunallahu wani'imal wakeel ya Allah ka tsare mana imanin mu kasa mugama lafiya.

Labari Mai Dadi: Shugaba Buhari zai rabawa Matasa marasa digiri Naira Biliyan 14

Image
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, Zai Rabawa Matasa Marassa Digiri 500,000 Kowannensu Shugaba Muhammadu Buhari ya bada izinin sakin sama da N14 billion don horas da matasa marasa digiri 500,000 a shirin N-Power na tsawon watanni tara. Hakan ya bayyana a zaman majalisar zartaswar tarayya FEC da shugaban ya jagoranta ranar Laraba, 23 ga Maris, 2022 a fadar shugaban kasa, Aso Villa. Ministar jin kai da jin dadin jama'a, Hajiya Sadiya Farouq, ta bayyana hakan ga manema labarai bayan zaman kamar yadda jaridar Vanguard ta ruwaito. Ta yi bayanin cewa za'a yi amfani da N14 billion wajen aiki tare da hukumomin gwamnati hudu da zasu baiwa wadannan matasa horo na tsawon watanni tara.

SUBHANALLAH: Wata Mata ta Haifi Dan Doki a Zariya

Image
  IKON ALLAH: Wata Mata ta haifi Ɗan Doki a Garin Zariya da ke jihar Kaduna Rahotannin da ke shigo mana yanzu haka, sun tabbatar mana da cewa wata mata a unguwar Lemu da ke Tudun Wada a garin Zariya jihar Kaduna, ta haifi Ɗan Doki.

YAN UWA MAZA KAR KUYI WASA DA WANNAN HADIN

Image
 YAN UWA MAZA KAR KUYI WASA DA WANNAN HADIN Indai kai na miji ne, ko waye kai, ko kafi kowa kwarewa a aikin Likita, kar ka yadda ka zauna baka yin wannan hadin da kuke gani a hoto Kullun kai ne cin maggi da kayan dandano a girki, kai ne shan kayan zaki da lemon kwalba mai gas, kasha wannan kasha wancan, zaki ya taru maka a mara, baka motsa jiki, kullun kana cikin shan ruwan sanyi, tafiya nan da can akan abin hawa, a gida sanyin AC, a mota sanyin AC, haka a office sanyin AC ke bugaka, sanyi ya mayar maka da gaba kamar lagwanin fitila, tabbas kana cutar da kanka ne dan uwa, Malam ba zaka taba yin lafiya da kwazo ba A gurin raya Sunnah ta Ma’aiki (SAW) minti biyu kacal ka fado kasa kamar Zakara, Dole matarka ta rena maka, idan bata da karfin imani dole ta fara bin mazan banza, wannan hadin da kuke gani shine maganin matsalarka dan uwa Tuzurai bana goyon bayan kuyi wannan hadin, amma ga duk wani tuzuru da aka saka ranar aurensa ya tabbata yayi wannan hadin, yafi duk wasu magunguna da z...

YANZU-YANZU: Mutumin da ya rasu yana salla a Masallaci ya farfado

Image
  Rahotannin da suke shigo mana yanzu sun bayyana mana cewa Mutumin da ake zargin ya mutu a Masallaci, bayan an kai shi gida za ayi masa wankan jana'iza, sai aka ji shi yana motsi, ashe doguwar suma ya yi Dazu dai ne aka wallafa Labarin cewa Mutumin ya fadi a Masallacin yana tsaka da salla. Sai dai majiyoyin da suke bayyana sun nuna cewa yanzu haka ya dawo da ransa.

Subahanallah😭:- Ansami Wani Dan Iska Yayiwa Matar Liman Ciki...Innalillahi wainna ilaihirrajuun

Image
 Limamin wani masallaci a Jihar Oyo ya kai karar wani mamu a masallacin kotu yana zargin mamun da yi wa matarsa ciki. Limamin mai suna Alhaji Lukman Shittu ya kai kara ne a kotun gargajiya da ke zamanta a unguwar Mapo da ke Ibadan, babban Jihar Oyo.jaridar Aminiya trust na ruwaito Liman Lukman Shittu, ya ce “Abin mamakin shi ne mutumin da ya mayar da Fisayo (matar limamin) sa-dakarsa yana bi na sallah a masallacin da nake jagoranta?” Malamin ya zargi matar tasa da kwartanci ne bayan matar ta yi karar shi a gaban kotun tana neman rabuwa da shi. A masallacina kwartonta ke sallah A cewarsa, ta hanyar bin mazan da take yi ne ta haifi ’ya’ya uku da suke rikici a kansu. Tun da farko Shittu ya shaida wa kotun cewa bayan matar tasa ta kwashe kayanta daga gidansa a 2021 ta fara tuka wata dalleliyar mota. “Fisayo ta rika burga cewa wani dan uwanta ne ya ba ta motar, amma a bincikena na gano cewa kwartonta da suka dade tare ne ya saya mata motar. “Ya Mai Girma, Fisayo ta fara rawar kai ne tun...

Karar kwana: Mako biyu bayan kwaso su, dalibin Ukraine ya mutu a jihar Sokoto

Image
 Karar kwana: Mako biyu bayan kwaso su, dalibin Ukraine ya mutu a jihar Sokoto Wani dalibi dan asalin jihar Sokoto da ke karatu a kasar Ukraine Uzaifa Halilu Modachi Ya mutu Modachi ya rasu ne a mahaifarsa mako biyu bayan kwaso su daga kasar sakamakon yakin Rasha da Ukraine Marigayin ya shafe tsawon shekaru uku a can kasar ba tare da ya dawo gida hutu ba sai a bana da yaki ya barke DUBA NAN: Danna “See First” karkashin karkashin "Following “ don samun labaran Legit.ng a shafinka na Facebook akai-akai Sokoto - Jaridar Vanguard ta rahoto cewa wani dalibi da ke karatu a kasar Ukraine, Uzaifa Halilu Modachi, ya mutu a jihar Sokoto, mako biyu bayan dawowarsa kasar. Kafin mutuwarsa, an tattaro cewa Halilu Modachi ya shafe tsawon shekaru uku a kasar Ukraine ba tare da ya dawo gida hutu ba. Karar kwana: Mako biyu bayan kwaso su, dalibin Ukraine ya mutu a jihar Sokoto Hoto: Vanguard Source: UGC Dalibin wanda yake shekararsa ta karshe a jami’ar koyon likitanci na Zaporozhye State Medical Un...

Kocin Real Madrid Ancelotti ya bayyana wanda ya jawo Barcelona ta yi galaba a El-Clasico

Image
  Carlo Ancelotti ya bayyana cewa kuskuren da ya yi ne ya jawo Barcelona doke Real Madrid a gida Rashin Kareem Benzema ya sa Kocin ya buga 4-4-2, ya yi amfani da Rodrygo da Vinicius Junior Barcelona tayi wa Real Madrid kaca-kaca a filin Santiago Bernabeu bayan ta dade tana neman ci KALLIN NAN:  Legit.ng ta fara watagwagwarmayan taimakawa yara marasa galihu a Calabar - Kayi musharaka a wannan shirin na Patreon, mu hada kai wajen canza rayukan mutane! Spain – Marca ta ce kocin kungiyar Real Madrid, Carlo Ancelotti ya yarda cewa kuskuren da ya yi ne ya jawo masa abin kunya a El Clasico a daren Litinin. El Clasico shi ne wasan da ake yi tsakanin Real Madrid da manyan abokan gabansu Barcelona a Sifen. Wannan yana cikin wasan da aka fi kallo a Duniya. A wasan da aka yi a ranar Lahadi, 20 ga watan Maris 2022, kungiyar Barcelona ta samu gagarumar nasara a kan Real Madrid da ci 4-0 a gasan gida. Kafin nasarar da ta samu a Madrid a jiya, shekaru uku kenan rabon Barcelona da galaba a El ...

ALLAHU AKHBAR: Wani ya rasu yana tsaka da sujjada a Masallacin Annabi

Image
  Rahotannin da ke shigo mana sun nuna cewa Wani bawan Allah ya rasu yana sallah a haramin madina bayan ya yi sujjuda   Lamarin ya faru ne  yana Sallar Jumma’a A Haramin Madina a dai dai lokacin da yake Sujjada bai tashi ba Rai Yayi Halinsa. Mutane da dama sun tofa albarkacin bakinsu dangane da wannan Lamari. Inda da dama suke yi Masa fatan shiga aljanna. Allah Ya Jikansa da Rahama. Muma Allah Yasa Muyi Kyakyawan Karshe, Allah ya jikansa da rahma.

Bello Turji ya saki bidiyon Sabbin Makaman da suka Mallaka

Image
  Gawurtaccen dan bindiga Bello Turji ya saki sabon Bidiyo inda yake nunawa Gwamnatin Najeriya manyan makaman da yake da su na yaki Kasurgumin dan ta’adda, Bello Turji, ya ce a shirye yake ya nuna wa gwamnati wasu mayanka da ake yanka ’yan uwansa a yankin da yake. A hirarsa da Aminiya a maboyarsa, Turji, wanda ya fitini jihohin Zamfara da Sakkwato, ya ce akwai mahauta akalla guda biyu da aka ware domin yanka ’yan uwan sa Fulani, amma gwamnati ba ta sani ba. Ya yi ikirarin cewa tausayin talakawa da jami’an tsaro su ke kashewa ne ya sa shi rubuta wa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari wasikar neman zaman lafiya. A cewarsa, a baya gwamnati ta yaudare su, ta sa jami’an tsaro sun kashe su, bayan ta sa sun lallashi yaransu sun mika mata makamansu da sunan zaman lafiya. Amma duk da haka, sun zura ido su gani ko a wannan karo ko za ta cika alkawarin da ta yi musu domin samun zama lafiya.

Jarumar Kannywood Bilkisu Abdullahi, ta sayi Sabuwar Mota Ta Naira Miliyan 50

Image
  Fitacciyar Jarumar Fina-Finan Hausa na Kannywood Bilkisu Abdullahi, ya sayi galleliyar Mota Sabuwa Fil, akan Farashin Naira Miliyan Hamsin a kudin Kasar Najeriya. Jarumar ce ta wallafa hotunan Sabuwar Motar da kanta a shafinta na Instagram ranar Laraba. Sai dai jama'a na ta cece-kuce akan yadda Jarumar ta fitar da waɗannan makudan kudade ta sayi wannan babbar Motar. Wannan ya biyo bayan wata Jarumar Fina-Finan Hausa na Kannywood ta bayyana cewa Naira dubu biyu ake biyansu idan anyi Film, ba a taba bata dubu 30 ba. Me zaku ce game da wannan?

NEXT SHORTLISTS: Download Kaduna state Npower-Exit Shortlisted Beneficiaries For Training Exercise and Venues(PDF Format)

Image
NEXT SHORTLISTS: Download Kaduna state Npower-Exit Shortlisted Beneficiaries For Training Exercise and Venues(PDF Format) In todays latest Npower nexit news – We have compiled the training list for Kaduna state comprising Kaduna South, Kaduna North, Sabon gari, Chikun, Igabi, Jaba, Birnin Gwari, and other LGA . The Next training has already commenced in Kaduna since 14th March 2022 with the agency in charge separating the training lectures into two categories: 1) Mindset Re-engineering. 2) Entrepreneurship Development Training On the mindset of re-engineering, they taught participants how to set their minds and established businesses of their own in order to stands on their feet since Government can not afford to employ every graduate we have in this country. In the entrepreneurship development lecture, they taught participants how to become Entrepreneurs through creativity and innovations, as they all believed that certificates is not the cure to poverty, they believed that the cure t...

Karon farko Sheikh Aminu Daurawa yayi magana, kan caccakar da aka yi masa

Image
Saƙo daga Mal. Aminu Ibrahim Daurawa akan cece-kuce da ake yi a kwanakin nan. 1. Yana godiya ga Al'ummah akan amsoshi na ilimi da aka bayar, amma bai yadda da duk wani mataki na ɗaukar doka a hannu da wani zai yi ƙoƙarin zartarwa ba domin ba a gyara kuskure da kuskure, kuma shi bai kai ƙarar kowa ba. 2. Bai so yayi magana akan wannan batun ba saboda buɗe ƙofar ba da amsa a irin wannan batun zai ƙona mai lokaci, wanda shi kuma lokacinshi na nazari ne da karantarwa da sulhu da ba da gudunmawa gurin warware matsalolin Al'ummah. 3. Yana kira ga matasa da Allah ya azurta su da wayoyin hannu na zamani su sani cewa wannan wayoyin ni'ima ce babba da Allah zai tambayesu akan me suka yi da ita, don haka su yi amfani da ita gurin sauraron darussa na ilimi don inganta Imaninsu da kuma koyon hukunce-hukuncen tsarki da sallah da azumi da zamantakewa da sauran al'amuran addini. 4. Lokaci da matasa maza da mata suke bayarwa a social media ya nuna suna da wadataccen lokacin da za su iya...

Zamu Kafa Majalissar Dinkin Duniya Ta Musulunci, Cewar Shugaban Turkiyya

Image
  Shugaban ƙasar Turkiyya Recep Tayyib Erdogan, ya bayyana cewa tunda majalissar ɗinkin duniya, ba za ta iya share hawayen ƙasashen Musulmin duniya ba to bata da amfani suci gaba da zama a cikinta, duba da yadda ake ta hallaka musulmin ƙasar Palasɗinawa, wanda Isra'ila ke yi amma ba tare da majalissar ɗinkin duniya ta ɗauki wani mataki na hana faruwar hakan ba. In ji Erdogan, ya zama wajibi mu kafa sabuwar majalissar ɗinkin duniya ta (Muslim United Nations? domin kuwa abubuwan da ake yi na kisan musulmi tare da aibata su da sunan ƴan ta'adda hakan ba abun da zamu kyale bane, in ji shi, a wani jawabi da yayi a daren jiya a kafar talabijin ɗin kasar. Kunji fa shin kuna goyon bayan ɗaukar wannan  mataki kuwa?

Bello Yabo karya yakemin bamu hadu a kurkuku ba - Bello Turji

Image
  Gawurtaccen Dan ta'addan nan nan jihar Sokoto, wato Bello Turji ya yi martani ga Fitaccen Malamin Addinin Musulunci Sheik Bello Yabo, akan cewa sun hadu a Gidan Yari, Sannan yace karya ne basu hadu ba. Ya bayyana haka ne a wani faifan bidiyo da ya saki, inda ya kara da cewa su musulmai ne kuma suna salla, Sannan yana tsoron allahn da ya halicceahi shiyasa. A kwanaki dai ne Malam Bello yabo ya bayyana cewa Turji sun hadu dashi a Gidan Yari, Sannan ya yi Masa nasiha. Sai dai Bello Turji bai yi wata-wata ba inda ya mayar Masa da kakkausan martani. Yace shi ba a taba kaishi a Ofishin yan Sanda ba mai, balantana Gidan kurkuku.

Hanya mafi sauƙi da zaka samu dubban kudade a Facebook

Image
  Da farko idan ka samu babbar wayarka mar karfin Network, sai ka bude Shafin Facebook. A wannan shafin akwai hanyoyi da dama da zaka bi ka samu kudi masu yawan gaske a Facebook. Hanya ta farko ita ce, hanyar tallata hajarka, ko Kuma ka dinga tallatawa wani yana sallamarka a hankali. Mutane da dama sun jaraba wannan hanyar Kuma sun samu kudade masu yawa.   Hanyar ta biyu kuma hanyar bude wani shafi mai yawan mutane, ka bude Masa Website, ka kirkiri blog, Sannan ka yi kokarin sanya AdSense akai. Duk idan mutum 10,000 suka shiga suka kalli labarin zaka samu kimanin dala 100. Wanda yake daidai da Naira dubu hamsin da biyar 55000 a kudin Kasar Najeriya.

Gwamna Zulum ya raba Naira Miliyan 120 a Dikwa

Image
 Rahotannin sun nuna cewa mai girma Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya rabawa al'ummar garin karamar Hukumar  dikwa Miliya 120 tare da gidaje ga al'ummar. Mai girma Gwamna Babagana Zulum na Jihar Borno ya kwana a Dikwa, ya raba wa al'umma Naira miliyan 120, ya raba kayan abinci ga gidaje 40,000 har ma da tufafi. Gwamna Zulum ya kuma bada umarnin a gidan babban makarantar islamiyya saboda al'ummar Dikwa a ranar Laraba 9 ga watan Maris 2022.

Kalli yadda Bello Turji ya yiwa Sheikh Bello Yabo Kaca-Kaca

Image
Ni Musulmi Ne Domin Ina Sallah, Kuma Wallahi Bello Yabo Karya Yake Mun Bai Taba Zama Da Ni A Kurkuku Har Ya Karantar Da Ni Ba, Cewar Bello Turji Bello Turji ya mayar da martani ga kalaman Shaikh Bello Yabo da ke cewa 'yan fashin daji ba Musulmi ba ne. Bello turji ya maida wannan kakkausan martanine a cikin wata tattaunawa da yayi da manema labarai wanda jaridar Aminiya ta wallafa a wannan safiyar ta ranar Litinin. Inda Bello Turji ya shaidawa Duniya cewa shi musulmine domin yana Sallah, ya kars da cews Bello Yabo karya yake mishi bai taba zama dashi a kurkuku ba, balle har ya karantar dashi ba. Ku saurari bidiyon tattaunawar Bello Turji da manema labarai, sai ku bayyana mana ra'ayoyinku?

Da kyau, karen bana wasu samari sunyi maganin maras kunyar yarinyar data zagi malam.

Image
  Da kyau, karen bana wasu samari sunyi maganin maras kunyar yarinyar data zagi malam. Alhmdllh haka muke son matasa masu kishin Addinin su da malaman su na addini cikin ikon Allah wadannan samarin Sun wakilci sauran Al'umma wajen mayarwa wannan wawayen yan matan masu zagin Malamai, Ku saurari wannan Videon domin kuji irin rawan da wannan samarin suka taka, Ga Videon ku kalla👇

Mata sun fara yiwa Sheikh Daurawa wankin babban bargo, bisa bidiyon da ya saki akan gabansu

Image
Mata sun fara yi wa Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa wankin babban bargo kan wani Bidiyo inda yake kiran al'aurar su (Farjin su) abu mafi muni da kazanta.  Idan ba a manta ba da a wannan Makon ne want bidiyo na Fitaccen Malamin Addinin Musulunci, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya yi, Inda ya ayyana farjin Mata a matsayin waje mai kazanta Kuma mafi nunin waje abun kyama. Wannan yasa wasu matan suka fara yi Masa martani da Allah wadai bisa wannan kalamai nasa, inda suka daura a shafukan sadarwa. A cikin bidiyon matar ta ce "Wai har na ga wani ya yi comment cewa har ya ji ya tsani mata, ya ma yanke shawarar bazai yi aure". "Yanzu dan Allah fisabilillahi ka kyauta mana mu mata ka kira al'aurar mu abu mafi muni?"

Kalli bidiyon akwati 17 na lefen da Maishadda ya yiwa matar da zai aure

Image
  . Babban Furodusan Kannywood, Abubakar Bashir mai shadda ya wallafa hotunan akwatinan lefen da ya yiwa matar da zai aure, wato Jaruma Hasana, a makon nan. Akwatuna 17 Furodusa Abubakar Bashir Maishadda ya kai na auren Jaruma Hasana Muhammad. Za a ɗaura auren a ranar 13 ga watan Maris da muke ciki (mako mai zuwa ) ranar Asabar a Masallacin Murtala, Kano. Wannan akwatuna sun jawo hankalin jama'a, musamman a shafukan sadarwa na zamani. Inda kowa yake tofa albarkacin bakinsu. Want Fata zaku yiwa waɗannan jarumai guda biyu?

Hanifa: Ina neman miji na ya sake ni dan ba zan iya zaman jira ba -- Matar Abdulmalik Tanko

Image
Jamila Muhammad Sani, matar Abdulmalik Tanko, wanda a ke zargi da yin garkuwa da kuma kashe Hanifa Abubakar a Jihar Kano, ta ce ta na son mijin nata ya rubuta mata takardar saki. A jiya Juma'a ne dai a ka gurfanar da Jamila, mai shekara 30 da haihuwa a Kotun Majistare 12 da ke zamanta a Gidan Murtala, bisa zargin haɗin baki da ita a ɓoye marigayiya Hanifa. Gurfanar da Jamila ɗin ya zo ne bayan da a ranar Alhamis ta baiyana a gaban Babbar Kotun Jiha 5, a bisa jagorancin Mai Shari'a Usman Na-abba, ta bada shaida a kan yadda Tanko ya kawo Hanifa gidansa har ma ya yi ƙaryar cewa mahaifiyar yarinyar ce ta yi tafiya zuwa Abuja. Sai dai kuma da a ka gurfanar da Jamila a gaban kotun, alƙalin kotun, Muhammad Jibril, ya wanke ta ya kuma umarci da a sake ta da ga inda a ke tsare da ita tun lokacin da a ka kama mijin nata. Da ta ke zantawa da manema labarai bayan zaman kotun, Jamila ta gode wa Allah bisa wanke ta da Ya yi kuma ta ji daɗi a bisa hukuncin na kotu. A cewar ta, ita yanzu ta ne...

Breaking News:- Reports indicate that the FG has approved the request by the US to extradite him.

Image
  The extradition application filed by the Attorney General of the Federation for Abba Kyari to be extradited to the US is a welcome development. Now that the FG has taken this step, NDLEA has to stay action on the drug related charges against Kyari. That’s the implication. Investigation by the NDLEA can continue while the extradition application is litigated. But it will be counter productive for the NDLEA to proceed to file charges against Kyari during the pendency of the extradition application. That will make nonsense of the entire process. Section 3 of the Extradition Act makes it imperative for the prosecution of Kyari on the drug charges to be put on hold. This is because by the said provision, extradition application will be refused by the court if the wanted fugitive is undergoing prosecution for another crime. I Abubakar Malami, SAN is serious and honest about extraditing Kyari, he should ensure that the NDLEA does not file charges against Kyari at this time. Otherwise, i...

INA GANI DUK DUNIYA BABU WANDA YAKAINI SON ANNABI S.A.W INJI FATI SLOW CIKIN HIRARTA A BBC HAUSA

Image
    Ina ganin Duk duniya babu Wanda yakaini Son Annabi Muhammad s.a.w inji fati Slow Cikin hirar ta da bbc hausa, Toda A hakikanin gaskiya Idan mukayi duba na tsanaki gameda wannan magana ta fati Slow munsan karya takeyi saboda dalilin mu kamar haka:- Abisa ga kaidar soyayya dukkan Wanda kakeso dole zakayi koyi da irin halayen sa, amma matukar kana son mutum amma baka koyi da irin halayen sa wannan soyayyar gaskiya zamu iya cewa Qarya ce, Abinda yakamata jama'a sugane shine:- sin Annabi Muhammad s.a.w da'awa ne kowa zai iya amma Gaskiyar zata tabbata ga iya kadai mutumin da yayi koyi da irin halayen sa kuma yabi umarnin sa, Fatan mu Ubangiji ya tabbatar damu akan dai-dai yakuma shiryamu bisaga tafarki madai danci, Allahumma ameen  Ku kalli Videon 👇

NA RANTSE DA ALLAH BANIDA DUBU UKU:- KUNJI WANI ABIN TAUSAYI DAGA ALBANI. BAYAN DANGOTE YASAN..........

Image
 Innalillahi wainna ilaihirrajuun  Kunji wata magana mai ratsa zuciya da sanya tausayi a cikin zuciyar jama'a Wanda Mun tabbatar mutane da dama zasuyi mamakin ta, Kamar yanda zakuji cikin karatun Sheikh Abu-Abdurrahman Muhammad Auwal albani Zaria ya bayyana halin dayake ciki, Sheikh Albani Zaria ya Bayyanawa Daliban sa cewa: Na Rantse da Allah banida Dubu Uku (3) ina Fadane Kuma Allah shine Shaida, Amma idan wadansu mutanen suka ganmu zakuji suna cewa Mun shake dala, kuma wallahi ko sisi banida shi haka na tashi, amma kuma babu abinda yake damu na saboda nayi imani da Allah, Kuma hakan muke fatan mutashi ranar qiyama Misalin Duniya shine Misalin lahira In shaa Allahu,  Allahu Akbar Kunji waliyai na gaskiya Allah yajikan Malam yasa Aljannah makoma  Ga Videon domin masu kallo👇

OLORUN O JOYIN: THE KING OF MUSIC IS BACK TO UNITED STATE 🇺🇸 CONGRATULATIONS King (Dr) Saheed Osupa Akorede.

Image
 FUJI PIONEER . IF WE ARE TALKING ABOUT THE BEST FUJI MUSICIAN IN NIGERIA King (Dr) Saheed Osupa Akorede MUST BE MENTIONED. AKOREDE BABATUNDE OKUNOLA POPULARLY WELL KNOW  BY STAGE  NAMES KING SAHEED OSUPA IS A NIGERIA FUJI MUSICIAN, FILM ACTOR AND HIP FUJI CREATOR. SAHEED OSUPA IS A FAMOUS  FUJI MUSICIAN WITH  A LARGE FAN BASED IN NIGERIA, AFRICA, AND  THE WHOLE WORLD. WITH  HIS EXCELLENT RESULT IN FUJI HAS WON HIM  SEVERAL AWARDS AND HONOURS. OSUPA  IS DUBBED SEVERAL NAMES WHICH HE HIMSELF RIGHTLY ACCLAIMS. RANGING FROM OLUFIMO1 , SARIDON P, ONA NLA, KING OF FUJI, THE VETERAN  FUJI EXPERT HAS BEEN CALLED NICKNAMES FOR SO LONG A TIME. KING DR SAHEED OSUPA WAS BORN IN THE 60S , IN  THE MOSAFEJO AREA OF AJEGUNLE LAGOS STATE BUT GREW UP IN IBADAN OYO STATE,HE WAS BORN INTO THE FAMILY OF LATE ALHAJI MOSHOOD  OKUNOLA WHO WAS WELL KNOWN. ETIYERI  MUSICIAN WAS AN ELDER COUSIN TO  THE LATE  MUSICIAN DR SIKIRU AYINDE...

BREAKING NEWS !!! AL-HAMDU LILLAHI,BABA IS ON HS WAY TO....BABA DE TAN...OPELOBADE

Image
BREAKING NEWS !!! AL-HAMDU LILLAHI,BABA IS ON HS WAY TO....BABA DE TAN...OPELOBADE.     THIS YEAR TAFSEER 2022م / 1443/ ه, OMA KILE GAN , IT WILL COME SUPER AND SUPERB ,MAY ALMIGHTY ALLAH ELONGATE OUR LIVES TO WITNESS IT AND SPARE OUR DAILY BASIS NEED AND INCOME TO BECOME MORE AND MULTIPLE,NOT ONLY THAT,WE ASK HIM ALSO TO ENRICH OUR POCKETS TO BUY BABA LAGEGE CASETS,CDS...    SIMPLY BECAUSE,BABA LAGEGE PO GAN.... NOTICE !!! OLOHUN OBA KI'JEYAN GBE.     الحمد لله على نعمة البقاء مع شيخنا الفاضل " العلامة محمد حبيب الله بن آدم عبدالله الإلوري " O-O-N، حفظه الله ورعاه،آمين.   تفسير هذاالعام 1443ه / 2022م، سيكون متفوقا ممتازا،إذ أننا قد تعوّدنا على التفاسير العديدة المتفرعة،ولكنّ التفسير الحق الحرّ الجوهري دون المزيّف نسمعه عند مولانا بابا لَغيغي،من تفسيره تعرف الفرق بين المَيِّتِ والمَيْتِ، ومن شرحه تفرق بين الكَلام،الِكلام والكُلام.        يقول الشاعر الحكيم :  أيا سائلي تفسير مَيْتٍ  ومَيِّتٍ # فدونك  إحكامي إن كن...

Kalli bidiyon wani Malami ya tona asirin masu hannu a ta’addancin da ake a Sokoto

Image
Wani fitaccen shehen Malami a jihar Sokoto ya Zayyano Sunayen Masu Hannu Da Ta’addcin Jihar Sokoto Ku Kalli Bidiyon Yadda Sheik Murtala Bello Sokoto Ya Zayyano Sunayen Wasu Manyan Masu Fada Aji Dake Da Alaka Da 'Yan Ta'addan Jihar Sokoto.  Jama'a ku daure ku kalli wannan bayanin daga bakin Sheikh Murtala Bello Sokoto.

Allahu Akbar 😭😭LISTEN TO THIS OLDIE FROM BABA LAGEGE (ISOKAN) HAFIZOHULLAHU🙏

Image
 This is a book titled "Salafiyyah On A Grand Scale السلفية في الميزان". This book discusses and exposes the extremist sect Salafiyyah. How they evolved, their distinguishing features, their famous scholars, their extremism views, how they started in Nigeria and how they cause disunity in the Muslim Ummah home and abroad. The book is well written in English language.  It comprises of 15 detailed chapters. You can see the title of each chapter in the below picture as well.  This book is a must in your library for the sake of liberating yourself and people intellectually from the fitnah of the Salafiyyah Sect. It is available in soft and hard copies for just #2000 only. The author be contacted on WhatsApp via +971553369133 or ibntaofeeqabdazeez@gmail.com

DA DUMI-DUMI:- Yanzu-Yanzu aka firar da wani faifan Videon wanda yake dauke da Murya da Photon Sheikh Dr Inda taye bayyana wasu......

Image
 Labari da Dumi-Dumin sa Yanzu-Yanzu Sheikh Albanin Gombe Cikin karatun sa ya bayyana wadansu maganganu wadanda suka shafi irin mutanen da yakamata sudinga fitowa takara, Kamar yanda malamin yakafa Misali da wani na kusa dashi Wanda yanzu haka shima yanada wani babban mukami a gwamnati, Malamin yaci gaba da cewa Idan da za'a dinga daukar mutane irin su Tom da lallai za'a dinga samun sauyi irin Wanda mutane ke bukata, Haka zalika malamin yaci gaba da bayyana irin wadanda yakamata su fito takarar inda cikin hakane har yafadi wata magana wadda mutane suka rude ha Dariya, Malamin yace Wallahi idan kuka sake zakuga Poster Ta anbugu na zauna nadanyi haka da biro an daukeni photo nima nazama Dan takara, Muna Addu'ar Allah ya tabbatar manah da Alheri yazaba manah Shugabannin da dasuji tausayin mu, Wannan shine cikakken Videon domin masu kallon bayanan da muka bayyana musu.

Breaking News:-Iroooooo Make una no go anywhere today o, Babalagege Is..........

Image
 Make una no go anywhere today o,  Chaiiii the traffic 3 much on social media because world best is loved by many. The remuneration for being a good person is the results we’re seeing today with all these love for babalagege. At first, Na goat we killed after prayer but surprisingly when my people shouting “Omo babalagege surprise” the thing don pass goat o,In all,  I am proud to be babalagege’s son and I will love babalagege wholeheartedly for life. The love don tale faa. In 2003, I named my 2nd born Habib after watching babalagege’s powerful lecture, My phone rang, honey! I’m feeling contractions,I responded by saying “Habib is ready to come”. Happy birthday sir. Wullnp. Ire ooooooooooo

Today with Immense sadness in my heart, I regret to announce the demise of my Lovely mother,

Image
 Today with Immense sadness in my heart, I regret to announce the demise of my Lovely mother, Nneoma Ihedinma Leticia Ironmuoh. My beautiful ever-smiling and joyous Mother left this earth to the great beyond on the 22nd of February, 2022 at the ripe age of 95. My consolation remains in the fact that she lived a fulfilled long life, she was showered with love, attention, and care ,and her memories remain forever  enshrined  in our hearts. MAMA ❤ ith Love, Bright Chimezie.

Peace Meeting of Yoruba Leaders Over Reconciliation Between Asiwaju Tinubu and Ogbeni Aregbesola

Image
 Peace Meeting of Yoruba Leaders Over Reconciliation Between Asiwaju Tinubu and Ogbeni Aregbesola  The leaders of Yoruba race met on Tuesday March 1, 2022, in Ibadan, the Oyo State capital to resolve the lingering strained relationship  between two prominent Yoruba political leaders- Asiwaju Bola Ahmed Tinubu and Ogbeni Rauf Aregbesola. The meeting, which held at a private residence of the Alaafin of Oyo in Ibadan, lasted about two hours. The meeting had in attendance the Alaafin of Oyo, Oba Lamidi Adeyemi; the  Ooni of Ife, Oba Enitan Adeyeye Ogunwusi and Ogbeni Rauf Aregbesola as a first step towards finding a lasting reconciliation between the two. After consultations, the leaders agreed to move to the next stage of the meeting which will be held at a later date.OGA OOOO

Allahu Akbar😭 Rikicin Russia da Ukraine Kamar Albani Yasan Haka Zata Faru

Image
 Allahu Akbar😭  Rikicin Russia da Ukraine kai kace Albani Zaria yana Raye Innalillahi wainna ilaihirrajuun,  Hakika Wannan wani Yanayi ne da al'umma suka shiga marar dadi duba da yanda ake kashe al'umma batajiba bata gani ba, Kamar yanda zakuji bayani daga Sheikh Albani Zaria  (Rahimahullah) cikin wannan Videon , Hakika samun irin wannan Rigingimu na iya Jefa duniya cikin mawuyacin halinda ba haka ake fata ba, Kamar yanda wasu kasashen ke tofa albarkacin bakin su bisaga wannan yaki da ake gwabzawa tsakanin wadannan kasashe guda biyu Russia da Ukraine, Muna fatan Allah yakawo wa musulmi sauki daga gareshi yajikan wadanda suka muyu cikin musulman yakuma amshe su a matsayin shahidai, Daga karshe muna Addu'ar Allah ya kare manah wannan kasa tamu Nigeria ya dauwamar manah da zaman lafiya da Albarka cikin ta https://youtu.be/Dj6khBY7TPI Allahumma ameen 🙏 

Kalli Wani Abin Tausayi Wurin Jana'izar Mahaifiyar Dr. Bashir Aliyu Umar Innalillahi wainna ilaihirrajuun

Image
 Innalillahi wainna ilaihirrajuun 😭😭 Bisa sallamawa muke kara mika sakon Ta'aziyyar mu ga babban malamin mu Dr. Bashir Aliyu Umar bisaga rasuwar Mahaifiyar sa wadda Allah yayiwa Rasuwa a yau Inda tuni akayi Jana'izar ta kamar yanda Addinin Muslinci yayi tamadai, Kamar yanda kowa yasani uwa itace babban ginshikin cikin wannan rayuwa musamman irin gudun mawar da take bayarwa cikin rayuwa hakika dukkan Wanda ya rasa Mahaifiya yayi babban rashin da bazai ta6a mantawa dashi ba har abada, Kamar yanda kuke gani jikin wannan photon Dr. Bashir ne ke gaisawa da Eng. Abba kabir Yusuf a yayin da aka gama sallar jinaza, Hakika Dr. Yayi babban rashi, muna fatan Allah Madaukakin sarki yajikanta yayi mata rahama yasa Aljannah tazama makoma gareta tare damu baki daya  Allah ya kyautata karshen mu.

An samu mai Kama da Ganduje a Zariya

Image
Rahotannin da ke shigo mana yanzu sun tabbatar mana da cewa yanzu haka an samu mai Kama da Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Ganduje a Zariya da ke jihar Kaduna. Matashin Dan asalin garin Zariya ne, inda ya bayyana cewa yanzu haka yana son gamuwa da Gwamnan Jihar Kano Dr. Abdullahi Ganduje, domin suyi ganawar sirri. Al’umma na ta mamakin yadda aka ga wannan matashi ya yi kama sosai da Ganduje, kamai kamar an tsaga kara, ba tare da dangin uwa kona uba ba.  Tuni dai Shafin Kano Online ya bada cigiyarsa, sunansa da unguwar da kuma garin da yake.

Kashe miji ba maslaha bane, rashin Imani ne da hauka, Cewar Fauziyya D Sulaiman

Image
Fitacciyar Marubuciyar nan da harshen Hausa wato Fauziyya D Sulaiman, ta bayyana cewa kashe Mijin Aure ba Maslaha bane ga ‘ya‘ya Mata, tace hakan hauka ne da rashin Imani. Ta bayyana haka ne a shafinta na sada zamunta na Manhajar Facebook a yau Talata. “A Shawarata, idan namiji  Allah ya hore masa abun da zai iya rike mace fiye da daya, ya kuma yanke shawarar kara aure ya fuskanci jarabar matarsa za ta iya halaka shi, Ko za ta iya illata shi,  yafi masa sauki ya sawwake mata ya huta, domin irin wadannan matan suna nuna halinsu tun kafin akai ga hakan, yanzu kamar wacce ta kashe mijinta ta Maraba an ce ta yi yunkurin kashe na farkon ya saketa, ta kuma taba kokarin cakawa facalarta wuka, lafiyarka da rayuwarka sun fi maka komai dan'uwa.   “Idan kuma ya zabi zama da ita saboda soyayyarta ko wani abu to ina bashi shawara ya hakura da karin auren kawai, amma muddin yasan zai kara auran ta saka shi a masifa irin wannan rabuwa da ita ya fi alkairi. “Kullum ina fadawa mata karin ...

Breaking News: Ireoooooob Babalagege can’t wait any longer to resume his usual meaningful lectures

Image
 Breaking News: Babalagege can’t wait any longer to resume his usual meaningful lectures but we said, let’s give Shekiyu igboshittu leg over first,oponu gbabe straight! India ko,Cotonou ni. Arindin omo. Ire ooooooooooo Ka diju,ka se bi eni ku,ka lee mo eni to feran eni,it has shown vividly, although they were known  from Adam dt, they're  real enemies of Allah, take a cursory look at their reactions when they thought Baba was indisposed. Alhamdulillah, Olohun ju eda lo,ero awon Ahlu fitna,imo won ko nii jo lori Mudeerul Morkaz.E o ti ri nkenken,e o fee laa lasiko Ramadan,kii se oro eebu,but full knowledge too kun Keke! Keke !!Keke !!!.l came in peace,if u aren't pleased with ds, look for any available transformer around u or better still any swampy forest and do eh eh,so ye yin,abo oro.Like l said earlier,l came in peace

Wata Sabuwa:- Kan Kisan Hanifa Rigima ta 6arke tsakanin Izala da Tijjaniyya, Innalillahi wainna ilaihirrajuun

Image
 Kamar yanda bayani yagaba akan halin da aka shiga cikin watannin baya yanzu ma zamu kawo muku wani Videon Wanda wani daga cikin daliban Izala yayi wani sharri inda ya bayyana rigimar da aka gwabza tsakanin Tijjaniyya da izala Kamar yanda mutane suka sani irin wannan lamarin ba bakon Abu bane daman yasaba faruwa a shekarun baya amma cikin ikon Allah aka samu dai-daito  Muna fatan Allah ya Hada kan dukkan al'ummar musulmi cikin abinda yakeso ya yarda dashi  Ga Videon👇 https://youtu.be/FzC8HtKDNps